

Gwamnatin jihar Kano ta dakatar da biyan albashin ma’aikata Dubu 10 da Dari 8 daga wannan watana Yuni, har sai an kammala binciken bisa zargin daukarsu...
Gwamnatin jihar Kano ta ce, za ta sake gina shataletalen kofar gidan gwamnati da ta rushe a gadar shigowa gari da ta ke a unguwar Na’ibawa....
Hukumar kula da aikin Hajji ta Nijeriya NAHCON ta tabbatar da mutuwar maniyyatan kasar mutane 6 suka je aikin Hajjin bana. Shugaban tawagar likitocin hukumar ta...
Hukumar kiyaye afkuwar hadura ta ƙasa tace ta samar da sabbin dabaru da zasu taimaka wajen ci gaba da dakile yawaitar samun hadura a kasar nan....
Sabon babban hafsan sojin Nijeriya, Manjo Janar Taoreed Lagbaja, ya karɓi aiki a matasayin babban hafsan sojin ƙasa na 23, inda ya yi alkawarin sauke nauyin...
Fiye da mutune miliyan uku ne ake sa ran za su kada kuri’a domin zaɓen shugaban kasa da ‘yan majalisar dokoki da kuma na kananan...
Hukumar hana sha da fataucin miyagun kwayoyi ta kasa reshen jihar Kano ta kama mutane 1164 da take zargi da ta’ammali da miyagun kwayoyi, daga watan...
Babban Bankin Nijeriya CBN ya tilastawa bankunan kasar nan su karbi bayanan kafafen sada zumunta, adireshi Email, Adireshin gida da Lambobin wayar abokan huldar su. Wannan...
Ofishin Kula da Basusuka na Nijeriya DMO ya ce, jimillar bashin da ake bin kasa a yanzu ya kai Dala biliyan 103.3, kwatankwacin Naira tiriliyan 49...
Hukumar kiyaye afkuwar hadura ta Nijeriya FRSC, ta ce, ta samar da sabbin dabaru da za su taimaka wajen ci gaba da dakile yawaitar samun...