

Majalisar Masarautar Bichi, ta bukaci da ta hada hannu da kungiyoyi masu zaman kansu da nufin samar da wadataccen hasken wutar lantarki a wasu yankunan masarautar...
Gwamnatin jihar Jigawa ta rage awanni biyu cikin lokacin aiki na ma’aiakata a fadin jihar, a wani mataki na kyautata musu a cikin watan Ramadan. Hakan...
Shugaban ƙasar Senegal Macky Sall ya bai wa ƴan sanda umarnin daukar matakan da suka dace domin ganin an samar da tsaro, bayan mummunar zanga-zanga da...
Mutane da dama na yin amfani da kayan marmari lokacin azumi sabanin yadda suka saba a baya. Sai dai mutane na kokawa kan yadda a duk...
Jam’iyyar NNPP ta ce, ta dakatar da zanga-zangar lumana da ta shirya gudanarwa yau Alhamis a jihar Kano domin nuna kin amincewa a kan soke zaben...
Kwamitin ganin wata na kasar Saudiyya ya bayyana cewa kawo yanzu an samu rahotanni da dama na ganin jinjirin watan Ramadan na shekarar 1444H a wasu...
Shugaban kungiyar kwadago ta Najeriya, Joe Ajaero ya umarci ma’aikatan gwamnati a kasa da su fara yajin aiki daga ranar Larabar makon gobe. Ya kuma ba...
A yau Laraba ne Jama’iyar APC a jihar Kano ta gudanar da zanga-zangar lumana zuwa shalkwatar hukumar zabe INEC. Yayin zanga-zangar dai, shugabannin jam’iyyar, sun mika...
Kasar Saudiyya ta sanar da cewa, a gobe Alhamis 23 ga Maris ita ce ranar farko ta watan Ramadan. Sanarwar da fadar masarautar kasar ta...
Jam’iyyar PDP da dan takararta na shugaban ƙasa Atiku Abubakar, sun garzaya kotun sauraron kararrakin zabe domin kalubalantar bayyana Bola Tinubu na jam’iyyar APC, a matsayin...