Shugaban Nijeriya Muhammadu Buhari, ya sake nanata cewa ya ‘kagu ya bar karagar mulki. Shugaba Buhari, ya furta hakan ne yayin da ya ke yin bankwana...
Jama’iyar APC, ta bukaci hukumar zabe mai zaman kanta INEC ta bayyana sakamakon zaben gwamnan Kano da aka gudanar ranar 18 ga wannan watan da muke...
Mai alfarma sarkin musulmi Alhaji Muhammad Sa’ad Abubakar, kuma shugaban majalisar kolin harkokin addinin musulunci ta Najeriya, ya umarci al’ummar musulmi da su fara duban jinjirin...
Hukumar zabe ta Nijeriya INEC ta ayyana Dauda Lawal na jam’iyyar PDP a matsayin wanda ya lashe zaben gwamnan Jihar Zamfara, bayan da ya kayar da...
An haifi Abba Kabir Yusuf, a ranar 5 ga watan Janairun shekarar 1963 a karamar hukumar Gaya ta jihar Kano. Abba Kabir Yusuf ya halarci makarantar...
Da safiyar wannan rana ta Litinin ne INEC ta ayyana Abba Kabir Yusuf a matsayin gwamnan Jihar Kano. Jami’in da ke kula da zaben gwamna a...
Bayan ayyana Abba Kabir Yusuf a matsayin wanda ya samu nasara, Gwamnatin jihar Kano, ta sanya dokar hana fita daga safiyar yau Litinin. Gwamnatin ta sanya...
Hukumar ICPC mai yaƙi da cin hanci da rashawa ta ce, jami’anta sun kama mutane huɗu bisa zargin su da sayen ƙuri’a yayin zabe a jihohin...
Shugaban majalisar dokokin jihar Yobe Ahmed Lawan Mirwa na jam’iyyar APC mai mulki ya rasa kujerarsa a zaben gwamna da na ‘yan majalisar dokokin jihar da...
Rundunar ‘yan sandan jihar Kano ta ce, da misalin karfe 12:00 na ranar gobe Lahadi za ta gudanar da wani Atisayen nuna karfin kayayyakin aikin kwantar...