

Gwamnan jihar Yobe Mai Mala Buni, ya sanar da ɗage haramcin amfani da babura a ƙananan hukumomin jihar guda bakwai. gwamnan ya bayyana hakan ne ta...
Hukumar INEC ta bukaci kotun da ke sauraren korafin zaben shugaban kasa da ta sauya izinin da aka bai wa dan takarar shugaban kasa na jam’iyyar...
Wasu ma’aikatan wucin-gadi na Hukumar zabe Mai zaman kanta ta Nijeriya INEC a Jihar Neja, sun yi barazanar kaurace wa yin aikin hukumar a zaben gwamna...
Babbar kotun tarayya da ke zamanta a Gyadi-gyadi ta bada belin Alhassan Ado Doguwa. Kotun ta bada belin Doguwa ne karkashin jagorancin mai shari’a Muhammad Yunusa...
Gobarar da ba a gano musabbabinta ba, ta tashi da misalin ƙarfe 11 na safiyar Lahadi. An rasa dukiya mai yawa tare da jikkatar mutane, da...
Wata kwararriya a fannin kimiyar abinci a da ke jami’ar Aliko Dangote ta garin Wudil Malama Hauwa Dauda Adamu, tace, yin amfani da gurbatacen ruwa wajen...
Gwamnatin jihar Katsina, ta ce za ta tallafa wa ‘yan sanda da kayan aikin da suka dace domin wanzar da zaman lafiya a lokacin zabe da...
Kungiyar hadin kan kasashen Musulmi ta OIC, ta bayyana nasarar da sabon zababben shugaban kasa a Najeriya, Bola Ahmed Tinubu ya samu a matsayin manuniya ga...
Shugaban hukumar zaɓe ta Nijeriya INEC Farfesa Mahmood Yakubu, ya tabbatar da cewa za a yi amfani da na’urar BVAS a zaɓen gwamnoni da na ‘yan...
Ma’aikatar Shari’a ta jihar Kano, ta musanta rahoton cewa Kwamishinan Shari’a yana shirin yin amfani da damar da yake da ita wajen sakin Alhassan Ado Doguwa....