

Wani kwararren likita a asibitin koyarwa na Aminu da ke jihar kano, Dakta Isah Sadiq, ya ce masu fama da larurar gyambon ciki watau Ulcer da...
Daurraru sama da dubu daya ne dake gidajen gyaran hali na Goron Dutse da na Kurmawa a jihar Kano sun amfana da ganin likitoci daban-daban tare...
Gwamnan jihar Kano Dr. Abdullahi Umar Ganduje, ya kafa kwamitin miƙa mulki ga zaɓaɓɓen Gwamnan jiha Engr. Abba Kabir Yusuf. A wata sanarwa da Kwamishinan yaɗa...
‘Yan bindiga sun sace dalibai mata guda biyu na jami’ar tarayya da ke Gusau a jihar Zamfara. Rahotonni sun ce ‘yan fashin dauke da muggan makamai,...
Babbar kotun jihar Kano ta musanta wani labarin kanzon kurege dake cewa kotu ta dakatar da zaben cike gurbi na Alhasan Ado Doguwa. Mai magana da...
Gwamnan jihar Kano Dakta Abdullahi Umar Ganduje, ya yiwa sabon zabebben gwamnan jihar mai jiran gado Engr Abba Kabir Yusif, fatan gudanar da mulki yadda ya...
Dakarun sojin Nijeriya na runduna ta daya da ke aiki a karamar hukumar Chikun ta jihar Kaduna sun samu nasarar hallaka ‘yan bindiga guda biyar, tare...
Kotun gidan Yari a Afrika ta kudu ta yi watsi da bukatar tsohon zakaran tseren nakasassu Oscar Pistorius da ya nemi a sake shi gabanin ƙarewar...
Hukumar kula da kafofin yaɗa labarai ta Nijeriya NBC, ta ci tarar gidan talabijin na Channels har Miliyan biyar sakamakon karya doka a wani shiri da...
Kafar yada labaran ƙasar Turkiyya TRT ta ƙaddamar da sabbin sassan yaɗa huɗu da za su rinka yada shirye-shiryensu a harsuna daban-daban. Sabbin bangarorin sun haɗar...