

Kungiyar gamayyar fararen hula da ke sanya ido kan harkokin zabe da inganta dimukradiyya a Nijeriya watau Transition monitoring Group TMG, ta ce, akwai fargabar samun...
Masanin harkokin siyasar nan na jami’ar Bayero ta Kano Dakta Riya’u Zubairu Maitama, ya ce akwai babban kalubale a gaban hukumar INEC na tabbatar da cewa...
Hukumomi a jihar Kaduna sun sanya dokar hana fita ta sa’o’i 24 a Unguwannin Juju da Mabuhu da Ungwar Wakili duk a yankin karamar hukumar Zangon...
Hukumar kula da kafafen yada labarai ta Nijeriya NBC, ta ce za ta rufe duk wata tasha da ta karya dokar hukumar. Mai magana da yawun...
Rikici ya kaura a jihar Katsina tsakanin magoya bayan jam’iyyun APC mai mulki da kuma ta NNPP mai adawa. Rahotonni sun bayyana cewa, rikicin ya barke...
Gwamnan jihar Kano Dakta Abdullahi Umar Ganduje, ya raka tsohon Gwamnan Kano Sanata Malam Ibrahim Shekarau gida cikin tawagar gwamnati bayan gudanar da Janaizar Marigayi Sani...
Hukumar INEC, ta ce, za ta daukaka kara kan batun umarnin da kotun tarayya ta bayar kan ta amince da yin amfani da katin zabe na...
Shalkwatar tsaron Nijeriya, ta bayyana cewa ‘yan ta-da-ƙayar-baya da iyalansu su feye da dubu daya da dari uku da talatin da biyu sun miƙa wuya ga...
Kotun Ƙolin Nijeriya, da ke birnin tarayya Abuja, ta tabbatar da Sanata Rufa’i Sani Hanga a matsayin dan takarar kujerar Sanatan Kano ta tsakiya a jam’iyyar...
Wata gobara da ta tashi a kasuwar Ƴan Katako da ke Muda Lawan a jihar Bauchi, ta kone shuguna da dama da kuma tarin dukiya. Rahotonni...