

Kungiyar hadin kan kasashen Musulmi ta OIC, ta bayyana nasarar da sabon zababben shugaban kasa a Najeriya, Bola Ahmed Tinubu ya samu a matsayin manuniya ga...
Shugaban hukumar zaɓe ta Nijeriya INEC Farfesa Mahmood Yakubu, ya tabbatar da cewa za a yi amfani da na’urar BVAS a zaɓen gwamnoni da na ‘yan...
Ma’aikatar Shari’a ta jihar Kano, ta musanta rahoton cewa Kwamishinan Shari’a yana shirin yin amfani da damar da yake da ita wajen sakin Alhassan Ado Doguwa....
Hukumar kashe gobar ta jihar Kano, ta ce ta samu nasarar tseratar da rayuka 46 tare da dukiya ta fiye da Naira miliyan 95, bayan da...
Wasu mazauna unguwar Ɗorayi da ke cikin birnin Kano, sun zargi jami’an ‘yan sanda da harbe wasu matasa a yankin. A cewar wasu cikin mutanen Unguwar...
Ɗan Takarar Gwamnan Jihar Kano a Jami’yyar NNPP Injiniya Abba Kabir Yusuf ya barranta kansa da wata yarjejeniya da ake yadawa kan cewa zai saki Malamin...
Kotun ƙolin ƙasar nan ta yanke hukuncin cewa za a ci gaba da amfani da tsofaffin kuɗin har zuwa 31 ga watan Disamban 2023. Yayin yanke...
Fitaccen mai amfani da kafar sadarwar zamani, kuma mai fashin baki kan al’amuran yau da kullum a nan Jihar Kano Aliyu Dahiru Aliyu, ya ce ya...
A yau ne kotun kolin Nigeriya ta ke ci gaba da zaman sauraron ƙarar da wasu gwamnonin jihohi suka shigar da gwamnatin tarayya kan buƙatar ƙara...
Wani likita a sashen kula da lafiyar kunne magkwgaro da hanci a asibiti kwararru na Murtala Muhammad dake Jihar Kano ya bayyana cewa saka tsinke da...