

Kungiyar shugabannin kananan hukumomin jihar Kano 44 ALGON, ta gargadi kwamitin karbar mulki na zababben gwamnan jihar Kano Injiniya Abba Kabir Yusuf, da ya daina yunkurin...
Masana a kiwon lafiya sun ce lalurar amosanin kashi wasu kwayoyin cututtuka ne da suka hadar da Bakteriya da fungai ke yada su, kuma suna da...
Dr. Hashimu Sulaiman Dungurawa na jam’iyyar adawa ta NNPP, ya ce, ya na goyon bayan matakin da uwar jam’iyyar APC ta kasa ke shirin dauka a...
Mai Martaba Sarkin Kano Alhaji Aminu Ado Bayero Ya sake nada wasu sababbin Hakimai guda hudu tare da daga darajar wasu Hakimai guda shida. Da yake...
Wani malamin addini musulunci a jihar Kano ya bayyana cewa akwai abubuwa da yawa da basu inganta ba, sai dai kuma yin hakan idan har ya...
Kotu a birnin New York ta saki tsohon shugaban Amurka Donald Trump ba tare gindaya wasu sharudda ba a shari’ar da aka fara a kansa dangane...
Masana a fannin lafiya sun alakanta lalurar yoyon fitsari a matsayin lalurar da ke kawowa mata tasgaro arayuwarsu, wanda kaso mafi yawa ke rayuwa da ita....
Rundunar ‘yan sandan jihar Katsina ta tabbatar da hallaka barayin daji sama da 10 a wata musayar wuta tsakanin ‘yan bindigar da mutanen kauyen Kirtawa na...
Gwamnatin jihar Kaduna ta amince da mayar da malaman makarantar firamare 1244 da ta sallama bakin aiki. Mai magana da yawun ma’aikatar ilimi ta jihar Kaduna...
Gwamnatin jihar Kano ta kaddamar da kwamitin da zai wayar da Kan jama’a game da Muhimmancin kidayar da za a gudanar a fadin Kasa baki daya....