

Tsohon hadimi na musamman ga gwamnan Kano Dakta Abdullahi Umar Ganduje Alhaji Sani Mohammed, wanda akafi sani da Sani Rogo ya bar jam’iyyar APC. Rogo ya...
Wasu ‘yan bindiga sun kai farmaki yankin Oluwalose dake Okolowo’n jihar Kwara, inda sukai awon gaba da mazauna yankin da daama. Rahotannin sun tabbatar da cewa...
Yayin da aka fara gudanar da gasar cin kofin Firimiya ta Najeriya NPFL ta kakar wasanni ta 2022 zuwa 2023 a ranar Lahadin da ta gabata,...
Farfesa Shehu Alhaji ya musanta zargin yin sama da fadi na miliyoyi Farfesa ya zargi mambobin ASUU da kitsa masa manakisa. Tsohon shugaban jami’ar kimiyya da...
Sojoji da ‘yan sanda da jami’an bijilanti a Jihar Edo sun zurfafa bincike don kuɓutar da mutanen da masu garkuwa da mutane suka sace. Daga cikin...
Yadda bikin nadin Alhaji Aminu Bello a Matawallen Minjibir ya kasance 31-12-2022.
Jarumin fina-finan Hausa Sadik Sani Sadik ya caccaki masu cewa ƴan film suna koyar da tarbiyya. Sadik ya ce, tarbiyya tun daga gida ake yinta saboda...
Limamin Masallacin Triumph da ke Fagge a Kano Dr. Abdulmuɗallib Ahmad Giɗaɗo ya aike wa da Shugaba Buhari buɗaɗɗiyar wasiƙa kan ya binciki zarge-zargen da Ɗan...
Shugaban jam’iyyar PDP na Kano Alhaji Shehu Wada Sagagi ya yi watsi da kwamitin yaƙin neman zaɓen jam’iyyar da aka ƙaddamar a Kano. Hakan na cikin...
⦁ Kwamandan bijilanti na karamar hukumar Sumaila ya ce sun samu kiran waya da misalin karfe ukun dare kan wasu mutane da ake zargin masu garkuwa...