Tsohuwar Jarumar Kannywood Mansurah Isa ta yi kira ga masu ruwa da tsaki da su samar da dokar sanya finai-finan Hausa a kowacce jiha a faɗin...
Ƙungiyar ƴan jari bola ta kasa tace rashin masana’antun da suke sayan kayansu a arewacin Najeriya ne yasa suke kai wa kudu. Ƙungiyar ta kuma ce,...
Gwamna Dakta Abdullahi Umar Ganduje ne ya rantsar da Injiniya Idris wada Saleh a matsayin sabon Kwamishina a ranar Laraba . Babbar lauyar gwamnati Amina Ƴar...
Gwamnatin jihar Jigawa ta gabatar da kasafin kuɗin shekarar 2022. Kasafin dai ya kai Naira biliyan 177 da miliyan 179. Gwamnan jihar Alhaji Muhammad Badaru Abubakar...
Kungiyar Kwallon kafa ta Kano pillars ta kai matakin wasan karshe a Gasar cin kofin shugaban hukumar kwallon kafa ta Jihar Kano, Alhaji Sharu Rabi’u Alhan....