Sojojin Guinea a yau Lahadi 05 ga watan Satumbar shekarar 2021 sun ce sun karbe ikon gwamnati tare da dakatar da Tsarin Mulki. Kanal Mamady Doumbouya...
Dan wasa Novak Djokovic ya doke, Kei Nishikori a gasar Grand Slam da ci 6-7 (4-7) 6-3 6-3 6-2. Sau 17 kenan a jere da dan...
Yar wasan duniya mai rike da lamba daya Ashleigh Barty ta yi rashin nasara a hannun ‘yar wasa Shelby Rogers a gasar US OPEN. Ashleigh Barty...
Akwai yiwuwar kungiyar kwallon kafa ta Galadima dake karamar hukumar Gezawa a jihar Kano ta dauki dan wasan tsakiya na kungiyar kwallon kafa ta Diamond Star...
Rundunar ƴan sandan jihar Neja ta tabbatar da sace hakimin Wawa Dakta Mahmud Aliyu, a karamar hukumar Borgu ta jihar. Jami’in hulda da jama’a na rundunar...
Darakta kuma mai bada umarni a masana’antar Kannywood ya ce, tuni harkokin masana’antar suka faɗi ƙasa warwas dalilin rashin kyakkyawan shugabanci. Falalu Ɗorayi ne ya bayyana...
A ci gaba da gasar CHALLENGE CUP dake gudana a filin wasa na Mahaha Sports Complex da ke kofar Naisa a jihar Kano. Wasan da aka...
Dan wasan gaba na Kasar Ingila da kungiyar Manchester United Jadon Sancho, ya fice daga cikin jerin ‘yan wasan da za su wakilci Ingila a wasan...
Rundunar sojin ruwan Najeriya Navy ta gudanar da wasan Golf tsakanin Jami’an ta a Kano. Wasan na zuwa ne a wani bangare na taron shekara da...
Gwamnan jihar Kaduna Malam Nasir El-rufai ya gargadi al’ummar jihar da kar su zaɓi tumun dare. El-rufai ya bayyana hakan, a zantawarsa da Freedom Radio jim...