Hukumar kula da zirga-zirgar ababen hawa ta jihar Kano KAROTA ta ce, ta gano ma’aikatan bogi sama da 45 da suke aiki a hukumar. Shugaban hukumar...
Babban jojin ƙasa mai shari’a Tanko Muhmmad ya buƙaci a gabatar masa da bayanan hukunce-hukuncen shari’o’i masu cin karo da juna da aka zarta a kotunan...
Gwamnatin jihar Borno ta fara shirin dawo da ƴan jiharta da ke gudun hijira a jamhuriyyar Nijar. Gwamnatin jihar ta aika da tawagar jami’anta zuwa garin...
Majalisar Malamai ta ƙasa reshen jihar Kano ta yi kira ga al’umma kan a rage yawaita buɗe masallatai domin magance rabuwar kan musulmi. Majalisar ta bayanna...
Jarumin fina-finan Hausa Falalu A. Ɗorayi, ya ce aƙalla mutane bakwai ne suka karɓi addinin musulunci sanadiyyar fim ɗinsu. Da yake zantawa da Freedom Radio,...
Majalisar malamai ta ƙasa reshen jihar Kano ta yi Alla-wadai da yunƙurin wasu malamai na shirya maƙarƙashiyar tunɓuke shugabanta Malam Ibrahim Khalil. Hakan na cikin wata...