Ana kamuwa da cutar hanta ta hanyar amfani da abubuwan yau da kullum da wanda yake dauke cutar yayi amfani da su. Dr Rukayya Babale Shu’aibu...
Gwamnatin tarayya ta ƙaddamar da wasu littattafai na horarwa kan inganci da lafiyar abinci don rage nau’ikan cututtuka dake addabar al’umma. Ministan Lafiya, Dr Osagie Ehanire...
Babbar kotun Jihar Kano mai zamanta a Miller Road karkashin mai shari’a Sulaiman Baba Na-Malam ta yankewa wani mutum mai suna Yusuf Muhammad hukuncin daurin shekaru...
Babban bankin kasa CBN ya dakatar da sayar da Dalar Amurka ga ‘yan kasuwar canjin kudi na Bureau De Change. Gwamnan babban bankin Godwin Emiefele ne...
Babban sufeton ‘yan sandan kasar nan Usman Alkali Baba ya ba da umarnin sauyawa mataimakan sufeto janar-janar guda 24 zuwa shiyyoyi daban-daban na kasar nan. Wannan...
Tsohon shugaban kasa Goodluck Jonathan ya kaddamar da sabon wajen gudanar da wasanni mai suna GEJ Sports Club don samar da matasan ‘yan wasa masu hazaka...
Kungiyar kwallon kafa ta Rivers United ta shigar da korafi ga kamfanin shirya gasar League ta kasa LMC ta na kalubalantar Jigawa Golden Stars da yin...
John Terry ya bar matsayinsa na mataimakin mai horar da kungiyar kwallon kafa ta Aston Villa bayan shafe shekaru uku a kungiyar. Terry mai shekaru 40,...
Ƙungiyar ‘yan fansho ta jihar kano ta zargi ƙananan hukumomi da hukumar ilimin bai ɗaya ta jihar SUBEB da cinye kuɗaɗen fansho. A cewar kungiyar sama...
Shugaban kasa Muhammadu Buhari ya sanya hannu kan dokar karin kwarya-kwaryar kasafin kudi ta 2021. Kwarya-kwaryar kasafin da yawan su ya kai sama da naira biliyan...