Gwamnatin jihar Kano ta dasa harsashin fara ginin ofishin ƴan sanda a Getso da ke ƙaramar hukumar Gwarzo. Aikin wanda za a gudanar da shi a...
Hukumar kwallon kafa ta kasa NFF ta alakanta tsaikon da aka samu na rashin biyan ‘yan wasa da masu horarwa kudadensu akan lokaci da matsalar karancin...
Majlissar Dattijai ta ce ofishin babban akanta na kasa ya fitar da kusan naira biliyan 666 daga asusun albarkatun kasa ba bisa ka’ida ba. Wannan dai...
Ma’aikatar albarkantun ruwa ta Najeriya ta yi hasashen samun ambaliyar ruwa a wannan shekarar ta 2021. Shugaban hukumar NIHSA mai kula da harkokin ruwa da kuma...
Gwamnatin jihar Bauchi, ta kaddamar da shirin Allurar Rigakafin cutar Amai da Gudawa na Cholera don kaucewa barkewar annobar a jihar. Gwamnan jihar Bala Mohammed, ne...
Gwamnatin jihar Kano zata sanya takunkumi ga dukkan asibitoci masu zaman kansu da basu sabunta lasisi ba. Sakataren hukumar kula da cibiyoyin lafiya masu zaman kansu...
Gwamnatin tarayya ta fara tattaunawa da kamfanin sada zumunta na Twitter akan dakatar da harkokin kamfanin a Najeriya. Rahoton jaridar The Nation, Ministan yada labarai Alhaji...
An bukaci dan kwangilar dake aikin Titin Sheikh Mudi Salga a yankin karamar hukumar Dala da ya koma bakin aikin don kammala aikin cikin lokaci. Majalisar...
Kotun shari’ar musulunci dake Kofar Kudu karkashin mai shari’a Ibrahim Sarki Yola, taki amincewa da bukatar gwamnatin Kano da Sheikh Abduljabbar kan ranar dawowa ci gaba...
Ana kamuwa da cutar hanta ta hanyar amfani da abubuwan yau da kullum da wanda yake dauke cutar yayi amfani da su. Dr Rukayya Babale Shu’aibu...