Majalisar wakilai ta ce za ta binciki musabbabin hauhawar kayan abinci a kasar. Dan majalisa daga jihar Ogun Adekunle Isiaka, ne ya gabatar da bukatar hakan...
Kungiyar kwallon kafa ta FC Sheshe dake nan jihar Kano, ta yi nasarar doke Mazugal Babes da ci 1-0 a gasar Topa Frimiya ta jihar Kano....
A ƙalla makarantun Sakandire na gwamnati da masu zaman kansu 377 ne suka shiga wata gasa wacce wani banki ya san yawa makarantun sakandare na gwamnati...
Zakarun gasar Champion League a kakar wasanni ta 2020/2021 Chelsea na zawarcin dan wasan gaba na Super Eagles da Napoli Victor Osimhen. Osimhen dai ya zura...
Kungiyar kwallon kafa ta Benfica daga kasar Portugal, ta yi nasarar doke Barcelona da ci 3-0 a gasar cin kofin zakarun turai Champions League a ranar...
Zakarun gasar Champions Leagues ta shekarar 2020/2021 Chelsea ta yi rashin nasara a hannun Juventus da ci 1-0 a wasan da suka fafata a ranar Laraba...
Kungiyar tagwaye ta jihar Kano ta ce za ta ci gaba da samar da hadin kai da taimakon juna tsakanin tagwayen dake fadin jihar Kano. Shugaban...
Binciken masana harkokin lafiya ya gano cewa ciwon zuciya ba iya baƙin ciki da ɓacin rai ne kaɗai ke haddasa shi ba. A cewar su ana...
Gwamnatin tarayya ta ayyana ranar Juma’a 1 ga watan Oktoba a matsayin ranar hutu ga ma’aikata. Hutun wani ɓangare ne na murnar cikar Najeriya shekaru 61...