

Gwamnatin tarayya ta ce, ƙarƙashin matsaikacin shirin ta, za ta fitar da sama da mutane miliyan 100 daga ƙangin talauci daga shekarar 2021 zuwa 2025. Karamin...
Mai horas da ‘yan wasan kungiyar kwallon kafa ta Arsenal Mikel Arteta, zai iya rasa aikin sa na horas da kungiyar, matukar tawagar bata yi nasara...
Farashin gangar danyen mai ya samu tagomashi bayan da ya karye tsawon mako guda a kasuwar duniya. A dai makon da ya gabata ne farashin ya...
Mai horas da ‘yan wasan kwallon Kwando na Najeriya, D’TIGERS, Mike Brown, ya ce yana fatan Najeriya za ta lashe gasar cin kofin kwallon Kwando ta...
Tsohuwar lamba daya ta Duniya, Venus Williams ta fita daga gasar WTA Chicago Open, bayana rashin nasara da ta yi a hannun ‘yar wasa Taiwan Hsieh...
Gwamnatin ƙasar Faransa ta yi alƙawarin tallafawa Kano wajen bunƙasa Ilimi. Jakadan Faransa a Najeriya, Jerome Pasquier ne ya bayyana haka ranar Litinin a Kano, yayin...
Gwamnatin jamhuriyyar Nijar ta ce, zata fara hukunta ƴan ƙasar da ke fita ƙasashen ƙetare suna yin barace-barace da ƙananan yara. Ministan jin ƙai da walwalar...
A ranar Talata ne mai alfarma Sarkin Musulmi Alhaji Muhammad Sa’ad Abubakar III ya cika shekaru 65 a duniya. Sultan Abubakar III, wanda shi ne ɗan...
Mataimakin Shugaban ƙasa Farfesa Yemi Osibanjo ya ce, bashi da hannu kan rahotannin da ake yaɗawa na cewa ya fito takarar shugaban ƙasa a zaɓe mai...
Hukumar Tashoshin Jiragen Ruwa ta Najeriya (NPA) ta samar da sama da Naira biliyan 300 daga kudaden harajin da jiragen ruwa ke biya. Hukumar ta yi...