

Fitaccen malamin addinin Islaman nan Dr. Ahmad Mahmud Gumi ya ce nan ba da daɗewa ba za a sako ɗaliban makarantar Kagara da ƴan bindiga suka...
Ƙungiyar ci gaban matasan Arewacin ƙasar nan ta YANPCE ta nemi majalisar dattijai da ta tantance sabon shugaban hukumar yaƙi da rashawa ta EFCC ba tare...
Tsohon shugaban hukumar hana fasakwauri ta kasa Kwastam Dikko Inde rasu a yau Alhamis 18 ga watan Fabrairu yana da shekaru 61. Rahotanni daga jihar Katsina...
Kungiyar kwallon kafa ta Najeriya Super Eagles ta sauka da mataki guda zuwa mataki na 36 a duniya a jadawalin watan Janairu da FIFA ta fitar....
Kungiyar kwallon kafa ta PSG ta saka kudi Yuro miliyan 200 kan gwarzon dan wasa Kylian Mbappe ko da zai bukaci canja sheka idan kwantiraginsa ya...
Babbar kotun tarayya da ke Gyaɗi-gyaɗi a Kano ta ci gaba da sauraron ƙarar da Malam Abduljabbar Kabara ya shigar kan matakin da Gwamnati ta ɗauka...
Asibitin koyarwa na Barau Dikko da ke jihar Kaduna ya bankaɗo wata da ke aiki da takardun bogi cikin ma’aikatan asibitin. Shugaban asibitin Farfesa Abdulƙadir Musa...
Hukumar lura da zirga-zirgar ababen hawa ta Kano KAROTA ta ce, babu sassauci ga duk masu baburan adaidaitan sahun da basa biyan harajin da Gwamnati ta...
Wani magidanci ya rataye kansa a unguwar Sauna Kawaji da ke ƙaramar hukumar Nassarawa a Kano. Mutumin mai suna Sabi’u Alhassan mai kimanin shekaru 62 a...
Kano Pillars ta nemi kamfanin Aiteo da ya biya ta haƙƙoƙinta na kuɗi har miliyan 25 na lashe gasar kofin ƙalubale ta ƙasa a shekarar 2019....