

Gwamnan Kano Dr. Abdullahi Umar Ganduje ya ce, akwai yiwuwar ya rushe gadar sama ta Ƙofar Nassarawa. Gwamnan ya bayyana hakan ne ta bakin Kwamishinan yaɗa...
Rundunar sojin Najeriya ta nada birgediya Janaral Mohammed Yerima a matsayin sabon daraktan yada labarunta. Birgediya Janaral Mohammed Yerima, ya maye gurbin Birgediya Janaral Saghir Musa,...
Shugaban kasa Muhammadu Buhari ya kaddamar da aza harsashin aikin shinfida layin dogo a Kwarin Tama da ke jihar Katsina a yau Talata. Shugaban kasa Muhammadu...
Kungiyar kwallon kafa ta Kano Pillars ta doke Ifeanyi Ubah da ci daya da nema a ci gaba da gasar cin kofin kwararru na shekarar 2020...
Dan wasa Najeriya dake taka leda a kungiyar kwallon kafa ta Villarreal Samuel Chukwueze zai fara daukar matsakaicin horo a ranar bakwai ga watan Maris bayan...
Kwararrun ‘yan wasan kwallon Golf daga kasashe hudu na Afrika zasu fafata a gasar cin kofin gwamnan jihar Bayelsa Douye Diri. Za dai a fara wasan...
Ku ci gaba da bibiya ana sabunta wannan shafi da sabbin bayanai kan yadda zaman kotun ke kasancewa.
Gwamnan Kano Dr Abdullahi Umar Ganduje ya ce domin tabbatar da cewa, an yi aikin sabunta rijistar Jamiyyar APC cikin tsari an kafa kwamitoci masu karfi...
Babban bankin kasa CBN ya ce ya dakatar da hulda tsakanin bankuna da cibiyoyin kudi da ke hada-hada ta kafar internet wato Crypto Exchanges ne sakamakon...
Kamfanin mai na kasa NNPC ya ce tsakanin watan Nuwamban shekarar dubu biyu da goma sha tara zuwa Nuwamban shekarar da ta gabata ta 2020 ya...