

Mai horas da kungiyar kwallon kafa ta Sierra Leone John Keister ya gayyaci ‘yan wasan kasar 16 dake taka leda a kungiyoyi daban-daban a fadin duniya...
Gwamnatin jihar Katsina ta ce ta kashe kudi fiye da naira miliyan 175 wajen gyaran filayen wasanni guda biyu a jihar. Kwamishinan wasanni na jihar Sani...
Ma’aikatar wasanni ta Najeriya tare da hadin gwiwar kwamitin karta kwana kan cutar Corona da shugaban kasa ya kafa, sun ce za a gudanar da wasan...
Al’ummar wasu unguwanni a nan birnin Kano sun yi haɗin gwiwa wajen sake sabinta kwalbatin da ta haɗa yankunansu. Unguwannin sun haɗar da Darma da Dukawa...
Dangin mawaƙi Nazir M. Ahmad sun ce akwai bita da ƙulli cikin ci gaban shari’arsa da hukumar tace finafinai ta Kano. Ɗan uwan mawaƙin Malam Aminu...
Likitan dake kula da zakaran kwallon kafar kasar Argentina Diego Maradona, ya ce, an samu nasarar kammala yi masa aiki a kwakwalwar sa. Likitan da ya...
Dan wasan Najeriya dake taka leda a kungiyar kwallon kafa ta KRC Genk Cyriel Dessers ya nuna takaicin sa kan rashin saka shi cikin tawagar ‘yan...
Rundunar ‘yan sanda jihar Kano ta kama wani mutum da ya kware wajen buga takardun daukar aiki na bogi. Mutumin mai suna Rabi’u Sani mazaunin karamar...
Kwalejin horar da tsaftar muhalli ta Jihar Kano , School of Hygiene , zata fara karatun hadaka na sauyin Dalibai da Malamai daga makarantar aikin lafiya...
Gwamnatin jihar Kano tace zata gyara titunan jihar Kano da suka lalace musamman ma sanadiyyar damuna. Manajan darakatan hukumar kula da gyaren titunan Idris Wada Sale...