

Majalisar kula da addinai ta kasa NIREC karkashin jagorancin mai alfarma sarkin musulmai Alhaji Muhammad Sa’ad Abubakar na III, da kuma shugaban kungiyar kirstoci ta kasa...
Shugaban kwamitin kula da harkokin soji na majalisar dattijai Sanata Ali Ndume ya bukaci shugaba Muhammadu Buhari da ya yiwa al’ummar kasar nan bayani kan matakan...
Majalisar wakilai ta koka kan karancin kasafin kudaden da gwamnatin tarayya ke warewa ma’aikatar kimiyya da fasaha don gudanar da ayyukan su. Shugabar kwamitin majalisar kan...
Kwamitin gudanarwar hukumar kwallon kafa ta kasa NFF ya nada tsohon mai horas da kungiyar kwallon kafa ta kasa Super Eagles Austin Eguavoen a matsayin sabon...
Hukumar kwallon kafa ta kasa NFF ta bada umarnin dawowa ci gaba da gasar cin kofin kwararru ta kasa na kakar wasa ta shekarar 2020/2021 a...
Gwamnatin jihar Jigawa ta kashe naira miliyan tamanin wajen sayo madarar tamowa. Gwamnatin jihar ta ce, ta sayo akalla katan dubu uku da dari shida da...
Shugaban kasa Muhammadu Buhari ya karbi bakuncin sarkin Kano Alhaji Aminu Ado Bayero da yammacin jiya Talata a fadarsa da ke birnin tarayya Abuja. Hakan na...
Gwamnatin tarayya ta amince da biyan kudaden Ariya ga kungiyoyin Jami’oi ta NASU da kuma mambobin kungiyar ma’aikatan jami’oi ta SSANU. Hakan na cikin wata sanarwa...
Hukumomin tsaro sun tabbatar da mutuwar mutane 20 a garin Tungar Kwana da ke karamar hukumar Mafara a jihar ta Zamfara. Kakakin ‘yan sandan jihar SP...
Gwamnan Kano Abdullahi Umar Ganduje ya taya tsohon gwamnan jihar Rabi’u Musa Kwankwaso murnar cika shekaru 64 a duniya. Mai taimakawa gwamna Ganduje kan kafafan sada...