

Hukumar kula da ayyukan aikin hajji ta kasa NAHCON ta bayyana cewar jihar Kano ce ke da hukumar kula da jindadin alhazai mai kyau daga cikin...
Gwani wajen koya rawa kuma mai bada umarni Prabhudeva ya ce, har idan akwai wanda zai dawo da Jindadin ‘yan kallo a gidajen kallo a kasar...
Dan wasan gaban kungiyar kwallon kafa ta Bournemouth, Callum Wilson, ya rattaba hannu a sabon kwantiragin shekara 4 da kungiyar Newcastle United kan kudi Yuro miliyan...
Limamin masallacin Usman Bin Affan da ke Gadon Kaya a nan Kano ya bayyana matsalar rabon kwana ga ma’aurata da cewa shi ne babbar kalubalen da...
Gwamnatin tarayya ta ce kasar nan na fuskantar matsaloli da ke da alaka da annobar corona. Mai baiwa shugaban kasa shawara kan harkokin yada labarai Malam...
Hukumar kula da kamfanonin sadarwa ta kasa NCC ta ce ta samarwa kasar nan kudaden haraji daga shekarar dubu biyu da sha biyar zuwa yau kimanin...
Gwamnatin tarayya ta sake ceto rukunin ‘yan kasar nan da aka yi safarar su zuwa kasar Labanon su ashirin da bakwai a jiya Lahadi a filin...
Shugabannin ƙungiyar cigaban tattalin arzikin yammacin ƙasashen Afirika ECOWAS za su gana a Jamhuriyyar Nijar a yau Litinin don tattaunawa kan wasu muhimman batutuwa da suka...
Kimanin mutane 23 ne suka mutu a sanadiyar ambaliyar ruwa da ta faru a kananan hukumomin jihar Jigawa 24 da sauyawa iyalai sama da dubu hamsin...
Wasu ‘yan bindiga sun kai hari yankin Buda dake karamar hukumar Kajuru cikin jihar Kaduna tare da kashe mutane uku. Shugaban kungiyar mutanen yankin Awemi Maisamari...