

Dan wasan kungiyar kwallon kafa ta kasa, Super Eagles kuma dan wasan tsakiya na kungiyar Leicester City dake kasar Ingila, Wilfred Ndidi, zai kwashe watanni uku...
A yau ne za a sake bude ofishin jakadancin kasar nan a kasar Canada sakomakon kulle shi da aka yi sakamakon annobar Covid 19. Rahotani sun...
Kotun Kungiyar kasashen yammacin Afirka ta ECOWAS za ta fara sauraren karar juyin mulkin da sojoji suka yi wa tsohon shugaban kasar Mali Ibrahim Boubacar Keita...
Kwamitin bibiyar al’amuran da suka shafi auratayya ta Jihar Kano ya ce hakkin miji ne ya bai wa matarsa cikakkiyar tarbiyya bayan aure. Sakataren kwamitin Farfesa...
Kungiyar kwallon kafa ta AC Milan da ke kasar Italiya ta bayyana cewa dan wasanta Zlatan Ibrahimovic ya kamu da kwayar cutar Corona. Ibrahimovic mai shekaru...
A karshen makon da ya gabata ne aka daura auren Babban hafsan sojin saman kasar nan Air Marshal Sadiq Abubakar da minstar al’amuran jinkai da kare...
Kevin De Bruyne da Robert Lewandowski da kuma Manuel Neuer na cikin jerin sunayen ‘yan wasan ukun farko da za a baiwa kyautar gwarzon dan wasa...
Kungiyar kwallon kafa ta Wolverhampton Wanderers ta dauki dan wasa Nelson Semedo daga Barcelona a kan kudi Euro miliyan 37. Mai horas da kungiyar Nuno Espirito...
Kungiyar kwallon kafa ta Sunshine Stars ta nada Gbenga Ogunbote a matsayin sabon mai horas da kungiyar. Ogunbote zai yi aiki da kungiyar a karo na...
Babban Limamin masallacin Usman Bin Affan da ke Gadon Kaya a nan Kano Sheikh Ali Yunus ya ce dalilan da suke sanya wa ake samun yawan...