

Daga Bala Nasir A makon da ya gabata ma tsohon ministan zirga-zirgar jiragen saman lokacin gwamnatin Olusegun Obasanjo, watau Femi-Fani Kayode ya sake shiga bakin duniya...
Gwamnatin jihar Kano ta buƙaci ƴan kwangilar da ta bai wa ayyuka da su yi duk mai yiwuwa wajen kammala a yyukan a lokacin da aka...
Wasu masu garkuwa da mutane sun kai hari a dajin Falgore, kan hanyar ƙaramar hukumar Doguwa zuwa birnin Kano. Wani shaidar gani da ido mai suna...
Kungiyar kwallon kafa ta Manchester United ta tattauna da kungiyar Aston Villa a wani kokari na neman cimma yarjejeniya kan dan wasan ta Jack Grealish. United...
Kungiyar kwallon kafa ta Manchester City ta shirya tsaf domin daukar dan wasan gaban Barcelona Lionel Messi. City dai ta ce za ta iya biyan kudi...
Wani masani a bangaren abinci mai gina jiki da kara lafiya kuma mataimakin darakta a hukumar lafiya matakin farko Malam Murtala Inuwa ya ce shayar da...
Kwamishinan lafiya na jihar Lagos Farfesa Akin Abayomi ya warke daga cutar corona. Hakan na cikin jawabin da kwamishinan yada labaran jihar Gbenga Omotosho ya fitar...
Kungiyar manyan ma’aikatan Jami’o’i ta kasa SSANU ta ce, idan har gwamnatin tarraya ta bude makarantun kasar nan ba tare da cika ma ta alkawuranta ba,...
Da safiyar yau Litinin ne gwamnan Kano Dr Abdullahi Umar Ganduje ya ƙaddamar da ma’aikatar lura da al’amuran addinin musulunci a gidan Murtala dake nan Kano....
Gwamnatin tarayya ta ce, ta fara gina manyan gadoji tare da sabunta wasu da yawansu ya kai Arbain a fadin kasar nan. Minsitan ayyuka da gidaje...