

Ministan sufurin jiragen sama Hadi Sirika ya yi barazanar gudanar da bincike kan yadda ake zargin wasu manyan kosohin gwamnati da suka take dokokin da aka...
Hukumar kula da zirga-zirgar ababen hawa ta jihar Kano KAROTA, ta kammala dukkanin shirye-shirye don kai samame wuraren da ‘yan kasuwa ke kasa kaya akan titina...
Sarkin Gusau a jihar Zamfara Alhaji Ibrahim Bello ya ce wasu daga cikin ‘yan jihar suna taimakawa ‘yan bindiga da masu garkuwa da mutane waje sayar...
Cibiyar dakile yaduwar cuttutuka ta kasa NCDC ta ce an samu karin masu dauke da cutar corona a fadin kasar nan guda 595, yayin da mutane...
Shugaban kasa muhammadu Buhari ya gargadi minstocin kasar nan da gwamnoni dasu rika girmama umarnin da majalisun dokokin kasar nan da suke bayar a kowani matakai....
Rundunar ‘yan sandan jihar Jigawa ta kama wani matashi daya kware wajen satar babura, a daidai lokacin da yake shan jibga a hanun wasu mutane. Kafin...
Rundunar ‘Yan sandan ta Jihar Jigawa ta samu nasarar damke wasu ‘yan damfara a Banki, wadanda su ke damfarar mutanen da basu iya amfani da kati...
Gwamantin tarayya ta ce zata duba yiwuwar bude sauran filayen jiragen sama guda hudu dake jahohin kasar nan matukar za su yi biyayya ga dokokin da...
Kungiyar kwallon kafa ta Real Madrid ta samu nasarar lashe gasar Laligar kasar Spaniya ta shekarar 2019/2020 a yau Alhamis bayan da ta samu nasara kan...
Rundunar ‘yan sanda ta jihar Kano ta kama wadanda ake zargi dillalan miyagun kwayoyi ne da ‘yan banga dubu daya da dari biyar da tamanin da...