

Ofishin jakadancin kasar nan da ke birnin Beijing a kasar China, ya Ce, gwamnatin tarayya ta kammala shirye-shirye domin fara jigilar yan kasar nan mazauna can...
Gwamnatin jihar Katsina ta ce jami’an tsaro sun yi nasarar ceto mutane 19 cikin 20 da masu garkuwa da mutane suka yi garkuwa da su. Tun...
Babban hafsan soji na kasa Janar Tukur Yusuf Buratai, zai koma yankin Arewa maso gabashin kasar nan, don cigaba da jagoranta da gudanar da aikin Sojin...
Shugaban hukumar kwallon kafa ta duniya FIFA,Gianni Infantino, ya yi kakkausar suka ga shirye shiryen da ake na dawowa kwallon kafa a wasu kasashen ba tare...
Mataimakin shugaban hukumar kwallon kafa ta kasa (NFF)kuma shugaban hukumar shirya gasar Lig ta kasa LMC, Shehu Dikko, ya sanar da cewar sabon kwantiragin da hukumar...
Na’ibin limamin masallacin Juma’a na Zam-Zam dake unguwar Hotoro, Malam Umar Mukhtar Hotoro, ya yi kira da jan hankalin al’umma wajen ci gaba da siffantuwa da...
Gwamnan jihar Katsina, Aminu Bello Masari, ya rufe garin Daura domin dakile yaduwar cutar Coronavirus a fadin Daura. Aminu Bello Masari ya bayyana hakan ne yayin...
Hukumar tace fina-finai ta jihar Kano tace ta cimma matsaya tsakanin ta da gidan talabijin na Arewa24. Cikin wata sanarwa mai dauke da shugaban hukumar Isma’il...
Gwamnatin tarraya ta bayyana cewa a yanzu haka an fitar ta tan dubu 70 na kayan abinci da suka hadar da Gero Masara da Dawa da...
Sarkin kasuwar Sabon gari Alhaji Nafiu Nuhu Indabo, ya yi kira ga mutanen dake gudanar da kasuwanci a kasuwar da su dage wajen kula da tsaftar...