

Shugaban kasa Muhamamdu Buhari ya dakatar da ma’aikatan gwamnatin kasar nan daga fita kasashen waje sakamakon bullar cutar Coronavirus. Sakataren gwamnatin tarayya Boss Mustapha ne ya...
Hukumar yaki da cin hanci da rashawa ta kasa EFCC shiyyar Kano ta gayyaci tsofaffin kansilolin da suka yi zamani da tsohon shugaban karamar hukumar birni...
Hukumar Hisbah ta jihar Kano ta cafke wani kankanin yaro mai suna Abdullahi Muhammad dan asalin karamar hukumar Shelang ta jihar Adamawa, wanda ya zo Kano...
Kamar yadda aka sani al’umma na kafa kungiyoyi a yankunan da suke don taimakawa marasa galihu a cikin unguwanni tare da tallafawa jami’an tsaro wajen gudanar...
Dagacin garin Bechi ta, karamar hukumar Kumbotso Alhaji Lawan Yakubu Bechi, ya bayyana ilimi a matsayin abinda ke da muhimmanci tare da taka gagarumar rawa, wajen...
Cibiyar bincike da karfafa karatu ga kananan yara ta kasa Nigerian center for reading, research and development (NCRRD) ta ce rashin jajircewa da iyaye basayi wajen...
Iftila’in gobara dai kan faru a lokuta daban-daban a cikin jama’a, musamman a lokaci na dari {Sanyi}wanda ke sanadiyyar asarar rayuka da dukiyoyin al’umma. A wani...
Wata kungiya mai fafutukar tabbatar da tsaro mai suna Mafita ta bayyana cewa jami’an tsaron da kasar nan su kadai ba za su wadatar da kasar...
Jami’an hukumar yaki da sha da fataucin miyagun kwayoyi ta kasa NDLEA sun samu nasarar kwace kwayoyin Tramadol da nauyinsu ya kai kilogram uku da rabi...
Ministan matasa da wasanni na kasa Mista Sunday Dare, ya sanar da dage gasar wasanni ta kasa ‘National sport Festival’ karo na 20, da za ta ...