

Soyayyar wasu matasa biyu Aliyu Tukur da Maryam Muhammad ta shiga cikin tasku bayan da dan uwan Maryam din ya yi kazafin Maita ga saurayin nata....
Darakta mai lura da cututtuka masu yaduwa na ma’aikatar lafiya ta jihar Kano, Dakta Imam Wada Bello ya ce amfani da takunkumin rufe hanci da baki,...
Jami’an asibitin kwararru na Murtala Muhammad dake nan Kano sun tabbatar da cafke wani mutum bisa zargin ya lakadawa wata ma’aikaciyar asibitin duka. Shugaban asibitin na...
Kungiyar bunkasa Ilimi da al’amurran jama’a da Dumukoradiyya SEDSAC, ta yi kira gwamnatoci a dukkanin matakai da su rubanya kokarin su wajen yaki tare da kawo...
Hukumar kiyaye abkuwar hadurra ta kasa FRSC, za ta fara kama masu cun kusa jama’a a ababen hawa. Hukumar kiyaye abkuwar hadurra ta kasa (FRSC), ta...
Shugaban kungiyar taimakon matasa ta Arewa, KuleChas Arewa kwamrade Abdullahi Aliyu ya yi kira ga kungiyoyi masu zaman kansu dasu taimakawa gwamnati a kokarin da take...
Harkokin wasanni na kara samun tsaiko da koma baya ta bangarori da dama sakamakon cutar Corona Virus, mai lakabin Covid 19. Sai dai duk da haka...
Kungiyar Likitoci ta kasa reshen jihar Kano ta ce za ta ci gaba da aiki tukuru wajen ceto rayukan al’umma musamman a wannan lokacin da ake...
‘Yan bindiga sun sace yayan gwamnan jihar Bauchi Bala Abdulkadir Muhammed, Alhaji Adamu Muhammed a daren jiya Laraba. Rahotanni sun ce yan bindigar wadanda suka sace...
Gwamnatin tarayya, ta ce, ta rufe fadar shugaban kasa ne a jiya Laraba sakamakon ci gaba da yaduwar cutar Corona. Wannan na cikin wata sanarwa da...