

Gwamnatin tarayya ta ce mambobin kungiyar manyan malamn jami’a ta kasa ASUU da suka ki yin biyayya ga shiga tsarin Gwamnatin na IPPIS kada su tsammacin...
Jam’iyyar PDP ta yi Allah wadai da yadda ‘yan Majalisar dokokin kasar nan suka amincewa gwamnatin tarayya ta ciyo bashin dala biliyan 22 da miliyan 7....
Tun daga lokacin da kungiyar kwallon kafa ta Atlentico Madrid dake kasar Spaniya ta samu nasarar doke kungiyar kwallon kafa ta Liverpool dake kasar Ingila da...
Tsohon Dan wasan gaba na kungiyar kwallon kafa ta kasa Super Eagles Odion Ighalo ya zama wani tauraro da kafafen yada labarai a baya bayannan da...
Hukumomi a kasar Saudia Arabia, ta karkashin ma’aikatar aikin hajji, ta sanar da cewar zata biya al’umma kudin biza da takiti da ‘yan sauran kunji kunji...
Mahukuntan gudanar da gasar tseren motoci na Formula 1, sun ce basu da tabbas akan cewar injin motocin kamfanin Ferrari sun cika sharuda , kasancewar bin...
Cibiyar dakile yaduwar cututtuka ta Najeriya ta ce, an samu karin mutuwar mutane goma sha daya sakamakon cutar zazzabin Lassa. A cewar cibiyar adadin ya nuna...
Majalisar dinkin duniya ta ce, har yanzu cin zarfin ya’ya mata na kara karuwa a sassa daban-daban na duniya. Hakan na cikin wani rahoto ne da...
Hukumomi a kasar Paraguay, sun kama tsohon gwarzon dan wasan duniya dan kasar Brazil, Ronaldinho bisa zargin sa da amfani da fason Bogi tare da shiga...
Gwamnatin tarayya ta ce bullar cutar Corona da kuma faduwar farashin gangar danyan mai, ya sanya dole ta sake nazartar kasafin kudin wannan shekara. Ministar kudi,...