

Tun bayan bullar Murar mashako ta Corona Virus a karshen Disambar shekarar data gabata a birnin Wuhan na kasar Sin wato China, zuwa yanzu haka annobar...
An bukaci al’umma da su tabbatar da bin dokar malaman kiwon lafiya na daukan matakan kariya kan annobar Corona Virus. Bukatar hakan ta fito ne ta...
Shugaban sakatariyar kungiyar gwamnonin kasar nan, Mr. Asishana Okauru ya killace kansa da dukkan nin iyalansa sakamakon zargin ko suna dauke da cutar Covid-19. Mr Asishana...
Biyo bayan gwajin da aka yiwa mataimakin shugaban kasa Farfesa Yemi Osinbajo an gano cewa baya dauke da cutar Corona. Hakan na cikin wata sanarwa da...
Majalisar Dokokin Jihar Kano, ta amincewa gwamnan jihar Kano Abdullahi Umar Ganduje da ya ciwo bashin naira Biliyon Hamsin domin gudanar da ayyukan raya kasa a...
Babban bankin kasa CBN ya bayyana wasu ka’dojin da mutane ko kamfanoni za su cika kafin cin gajiyar tallafin naira biliyan hamsin da ya ware domin...
Shararren Malami akan zamantakewar al’umma na jamiar Bayero ta Kano Farfesa Sani Lawan ya ce annobar corona za ta haifar da matsalar durkushewar tattalin arzikin kasar...
A dazun nan ne aka tabbatar da cewar, gwamnan jihar Bauchi Sanata Bala Muhammad ya kamu da cutar Coronavirus bayan da sakamakon gwajin da da aka...
Hukumar KAROTA ta jihar Kano ta baiwa wani ma’aikacin ta dake kula da shukokin hukumar kyautar naira dubu dari sakamakon kokarinsa wajen kula dasu. Jami’in hukumar...
Gwamnatin jihar Kano tace zata tanadi dukkanin kayayyakin da jami’an kiwon lafiya zasuyi amfani dasu tare da kare Kansu daga kamuwa da cutar Corona. Gwamna Ganduje...