

A yunkurin gwamnati na takaita barazanar yaduwar cutar Corona virus, cikin al’ummar ta , gwamnatin jihar Kaduna, ta hana tare da takaita taruwar mutane da yawa...
Hukumar kula da masu yiwa kasa hidima ta kasa NYSC ta ce ta dakatar da gudanar da aikin nan na al’umma da matasa ‘yan bautar kasa...
Wani likita a sashen duba lafiyar hakori dake asibitin kwararru na Murtala Muhammad dake nan Kano Dakta Yassar Kabir ya bayyana cewar rashin Sanin yadda mutane...
Wani kwararren likitan hakori da ke asibitin koyarwa na Aminu Kano Dakta Bako Yusuf ya bayyana cewa rashin tsaftace baki na haddasa bari ga mata masu...
Gwamnatin jihar Kano ta bada umarnin rufe daukacin makarantun firamare dana sakandare dake fadin jihar. Kwamishinan ilmi na jihar Kano Alhaji Sanusi Muhammad Sa’id ne ya...
Majalisar wakilai za ta binciki badakalar rashin raraba kudade da ya tassama fiye da Naira biliyan 81 a wani banagare na shirin rarrabaawa manoma rance wanda...
Kungiyar mata ‘yan jaridu ta kasa reshen jihar Kano ta dage taron da kungiyar zata gudanar a ranar Asabar mai zuwa sakamakon cutar Corona. Shugabar kungiyar...
Kotun shari’ar musulunci dake unguwar Hausawar gidan Zoo a nan Kano ta aike da sammaci ga fitaccen jarumin fina-finan Hausa Haruna Yusuf, da aka fi sani...
Gwamnan jihar Sokoto Aminu Waziri Tambuwal, ya karyata labarin da ake yadawa a kafafan sada zumunta na cewa ya nada fitacciyar jarumar barkwancin nan dake jihar...
Gamayyar kungiyoyin manoma ta AFAN sun bukaci gwamnati tarayya da ta binciki ayyukan shirin baiwa manoma basuka da inshorar noma na NIRSAL. Kungiyoyin sun bukaci hakan...