

Gwamnan jihar Kano Dakta Abdullahi Umar Ganduje ya nada sarkin Kano Mallam Muhammadu Sanusi na biyu matsayin shugaban majalisar sarakuna ta jihar Kano. Cikin wata sanarwa...
Kungiyar kwallon kafa ta Kano Pillars ta koma mataki na 10 a teburin gasar Firimiyar Nigeria, bayan da ta buga wasan makon na 7 na kakar...
Kwamishinan ‘yan sanda na jihar Kano CP. Habu Ahmed Sani ya kai ziyarar ta’aziyya gidansu matashinnan marigayi Mus’ab Sammani da wani dan sanda ya harbe a...
Gwamnan Jihar Kano Abdullah Umar Ganduje ya sanar da nadin Mai martaba Sarkin Kano Malam Muhammad Sunusi II a matsayin shugaban majalisar Sarakunan Jihar Kano. A...
An gudanar da bikin sunan wani matashi mai shekaru talatin da takwas a Duniya a nan Kano daya sake sunan sa zuwa sunan shugaban kasa Muhammadu...
Malam Lawal Kalarawi shahararran Malamin Addinin musulunci ne da yayi shuhura a Kano da arewacin Najeriya sakamakon barkwanci da shehin Malamin yake yi idan yana gudanar...
Akalla Fasinjoji 30 ne jirgin Azman ya bari a filin jirgin saman Malam Aminu Kano sakamakon yadda aka baiwa mutanen da yawansu ya zarce adadin da...
Fitacciyar jarumar fina-finan Hausar nan Hafsat Idris wadda akafi sani da Barauniya ta musanta rade-radin da ake ta yadawa a kafafan sada zumunta na cewa ta...
An bayyana hakkin malami a kan dalibi da kuma hakkin dalibi a kan malami a matsayin wani babban abinda ya kamata kowace makaranta ta baiwa fifiko...
Kwamishinan ayyuka da gidaje na jihar Kano, Injiniya Mu’azu Magaji ya bayyana cewa hakkin gudanar da managartan ayyuka da za su ciyar da kasar nan gaba...