Freedom Radio Nigeria

Freedom Radio Nigeria

Addini

Yadda aka yi jana’izar sarkin Biu da safiyar yau Talata

Published

on

Gwamnatin jihar Borno ta tabbatar da mutuwar sarkin Biu, Mai Umar Mustafa Aliyu a safiyar yau.

Kwamishinan yada labarai da raya al’adu Alhaji Babakura Abba-Jato ne ya tabbatar da mutuwar ta sa, ta cikin sanarwar da ya fitar.

Marigayi sarkin na Biu ya hau kan karagar mulkin tun a shekarar ta Alif darin tara da tamanin da tara zuwa bana.

Marigayi Mai Umar ya rasu yana da shekaru tamanin a duniya.

Kafin rasuwar ta sa dai ya taba rike mukamin dagacin garin Biu a shekarar 1975 kafin daga bisani ya zama sarki.

An gudanar da jana’izar sa da safiyar yau Talata

Allay ya jikan sa idan ta mu tazo ya sa mu cika da Imani.

Click to comment

You must be logged in to post a comment Login

Leave a ReplyCancel reply

Listen Live

Freedom Radio Kano 99.5 FM Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/t8bhnmek8mzuv Freedom Radio Kaduna 92.9 FM Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/5z9v4k7e9mzuv Freedom Radio Dutse 99.5 FM Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/wp75as7e9mzuv Dala FM Kano 88.5 Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/9zdvuszaanzuv
error: Content is protected !!