A yayin da aka fara gudanar da zaben cike gurbi a jihar Adamawa a yau, matainakin babban sifeton yan sandan kasar nan daga shiyya ta uku...
Kamfanin mai na kasa NNPC ya rufe karbar rajistar masu neman aiki a hukumar a jiya Laraba tare da fara tantance wadanda suka fi cancanta. Hakan...
‘Yan majalisar dattawa da ke goyon bayan shugaban masu rinjaye na majalisar Sanata Ahmed Lawan sun musanta cewa, Sanata Ahmed Lawan idan ya samu nasarar...
‘Yan bindiga sun sace tare da yin garkuwa da mai dakin shugaban kungiyar ‘yan jaridu ta kasa reshen jihar Nassarawa Suleiman Abubakar, Yahanasu Abubakar. Suleiman...
Gamayyar jam’iyyun adawa guda ashirin da takwas sun ki amincewa da nasarar da gwamnan jihar Sokoto Alhaji Aminu Waziri Tambuwal ya samu na zarcewa a karo...
An sako fitaccen makarancin Alkur’anin nan Sheikh Ahmad Suleiman, wanda wasu ‘yan bindiga su ka sace shi da abokan tafiyar sa a kwanakin baya. A...
Hukumar zabe ta kasa (INEC), ta ce za ta yi jinkirin baiwa wanda ya samu nasara a zaben gwamnan jihar Zamfara da aka kammala a baya-bayan...
Hajiya Habiba Abdulsalam wacce ‘ya ce ga mataimakin shugaban kungiyar Editoci ta kasa Malam Suleman Uba-Gaya wacce aka sace a kwanakin baya anan Kano, ta shaki...
Dagacin Duhu na jihar Adamwa Mohammed Sanusi ya ce mayakan kungiyar Boko Haram sun kai hari kauyukan da ke kan iyakokin jihohin Adamawa da Borno da...
Gwamnatin tarayya ta ce nan ba da dadewa ba za ta dawo kan batun kafa kamfanin zirga-zirgar jiragen sama na kasa wato Nigeria Air. Karamin...