Dan majalisar dokoki mai wakiltar mazabar Pengana a jihar Filato daga jam’iyyar APC mai mulki Ezekiel Afon ya mutu. Sakataren jam’iyyar APC na jihar ta Filato...
Jagoran jam’iyyar PDP Rabiu Musa Kwankwaso yayi kira ga magoya bayan ‘yan siyasa da su zauna lafiya bayan da junan su, a yayin da ake takwan...
Rundunar ‘yan sanda ta jihar Kano ta kama Mataimakin gwamnan jihar Kano Nasiru Yusuf Gawuna da kwamishinan kananan hukumomi Murtala Sule Garo da shugaban karamar hukumar...
Dan takarar jam’iyyar PDP Abba Kabiru Yusuf shi ne a kan gaba yayin da ake cigaba da ‘yaryaga takardun sakamakon zaben gwamnan da ake yi a...
Hukumar zabe mai zaman kanta ta kasa INEC ta dage cigaba da tattara sakamakon zabe na ‘yan takarar gwamnan da ake biyo bayan tada hargitsi a...
Rundunar ‘yan sandan Najeriya nan ta ce, ta shirya tsaf domin bada tsaro a jihohin Kano da Katsina da kuma Jigawa a yayin zabukan gwamnoni da...
Kungiyar kare hakkin bil adama ta Amnesty International ta zargi hukumomin Najeriya da rashin kyautatawa dubban matan da suka tsere daga yankunan da rikicin Boko Haram...
Rundunar sojin kasar nan ta ce ta nada wasu daga cikin manyan hafsoshi wadanda za su rika kula da wasu sassan kasar nan daga shalkawatar tsaro...
Wata babbar kotun tarayya a Abuja ta aike da takardar sammaci ga shugaban kasa Muhammadu Buhari da kuma Atiku Abubakar bisa zarigin su da barnatar da...
Hukumar zabe ta kasa INEC ta musanta rade-radin cewa ba za ta yi amfani da na’urar tantance masu kada kuri’a ba watau Card Reader a yayin...