Rundunar yan sandan jihar Kano ta damke wata mata mai shekaru goma sha biyar mai suna Hasana Lawan dake kauyen Bechi a karamar hukumar Kumbotso bisa...
Mai alfarma sarkin Musulmi Muhammad Sa’ad Abubakar na III ya bukaci gwamnatin tarayya da ta fito da wasu dabaru na zamani wajen magance matsalolin da ke...
Rundunar ‘yan sandan jihar Kano tayi zagaye wuraren da ake gudanar da ayyukan bata gari da rashin tsaro suka kamari. Kwamishinan ‘yan sandan jihar Kano Muhammad...
Cibiyar bunkasa fasahar sadarwa da cigaban al’umma CITAD ta ce yawan bude shafukan sada zumunta na bogi da wasu mutane ke yi da sunan manyan mutane...
Ministan yada labarai Alhaji Lai Mohamme ya baiwa ‘yan Najeriya mazauna kasashen waje tabbaccin cewar sabowar gwamnatin shugaban kasa Muhammadu Buhari zata sake daura zani wajen...
Hukumar bada agajin gaggawa ta kasa NEMA ta sake karbar ‘yan Najeriya 136 daga kasar dake zaune a kasar Libiya da suka yi carko-carko a can....
Hukumar shirya jarabawar shiga manyan makarantun gaba da Sakandire ta kasa JAMB, ta zargi wasu daga cikin jami’oi masu zaman kansu na kasar na da taimakawa...
Kamfanin mai na kasa NNPC ya biya abokan huldar sa wato manyan kamfanonin mai na kasa da kasa kudaden ariya dala biliyan daya da rabi. ...
Ma’aikatan a bangarin man fetur da isakar gas sun shawarci shugaban kasa Muhammadu Buhari da ya kaucewa dukkanin shawarwarin da za’a bas hi wanda ka iya...
Shugaban kasa Muhammadu Buhari ya bada tabbacin gwamanatin sa baza ta gajiya ba wajan kwato ragowar yan matan chibok dake tsare a hannun yan boko haram....