Wasu daga cikin bankunan kasuwanci na kasar nan za su fara bude sabon asusun ajiya ga ‘yan Najeriya wadanda za su ci gajiyar aiki na wucin...
Gwamnan jihar Kano Abdullahi Umar Ganduje na tsaka da tattaunawar gaggawa da masu ruwa da tsaki kan ci gaba da samun zaman lafiya da kwanciyar hankali...
Rundunar ƴan sandan jihar Kano ta musanta zargin cewa jami’anta sun hallaka wani matashi Saifullahi Abdullahi mai shekaru 23 a unguwar Ƙofar Mata da ke ƙaramar...
Babban kotun jihar Kaduna mai daraja ta daya karkashin jagorancin mai sharia Kabir Dabo ta fara sauraron karar da aka shigar gabanta na kalubalantar nadin da...
Daga wakiliyar mu Bushra Hussain Musa A makon da ya gabata ne dai daliban makarantun furamare da sakandare suka koma makaranta bayan da gwamnatin Jihar Kano...
Dan wasan kungiyar kwallon kafa ta PSG Kylian Mbappe ya ja kunnen tsohon dan wasan kungiyar da ya koma Manchester United Edinson Cavani da ya kiyayi...
Kungiyar lauyoyi ta kasa reshen jihar Kano NBA ta bayyana damuwarta bisa yadda al’umma ke gaza ba su damar yin cikakken bincike a yayin da ake...
Jami’an kungiyar kwallon kafa ta Real Madrid sun bayyana takaicin su duba da yadda James Rodriguez ya fara wasa a Everton da kafar dama. Rodriguez mai...
Gwamnatin tarayya ta ja hankalin masu zanga-zanga a kasar nan da su kiyaye abinda zai kawo tashe-tashen hankula da sabawa doka. Ministan tsaro Manjo Janar Bashir...
Gwamnatin tarayya ta ja hankalin masu zanga-zanga a kasar nan da su kiyaye abinda zai kawo tashe-tashen hankula da sabawa doka. Ministan tsaro Manjo Janar Bashir...