Hajiya Binta Muhammad Bakanbare na cikin ɗaliban da suka yi sauka a makarantar gidan Malam Abdussalam da ke Yakasai a ƙarshen makon da ya gabata. Hajiya...
Tsohon shugaban majalisar dokokin Kano Abdul’aziz Garba Gafasa ya bayyana dalilan ajiye muƙaminsa. A zantawarsa da Freedom Radio Gafasa ya ce, ya ajiye muƙamin ne kasancewar...
Shugaban kwalejin Fasaha da kere kere ta tarraya dake Daura a jihar Katsina Dakta Aliyu Mamman , ya tabbatar da cewar Kwalejin zata fito da tsare...
Yanzu haka dai kwantiragin Ozil a Arsenal zai kare ne a watan farkon na kakar wasa mai zuwa ta 2021. Rashin tabuka abin a zo a...
Kungiyar kwallon kafa ta Newcastle United ta bude filin horas da ‘yan wasanta da aka rufe sakamakon karuwar annobar cutar Corono. An dai rufe filin wasan...
Kungiyar kwallon kafa ta Nantes dake kasar Faransa ta kori mai horas da ‘yan wasanta Christian Gourcuff bisa rashin nasara da kungiyar ke samu a gasar...
Babbar Kotun Shari’ar musulunci dake zamanta a Kofar Kudu karkashin mai shari’a Ustaz Ibrahim Sarki Yola ta baiwa wani mai sana’ar durin Iskar Gas a Unguwar...
Cibiyar bincike kan al’amuran yau da kullum ta PPRAC ta bai wa gwamnan jihar Borno lambar yabo a matsayin gwarzon shekara wajen shugabanci na gari. An...
Ƙungiyar masu larurar laka ta ƙasa ta yi kira ga masu hannu da shuni kan su riƙa tallafawa masu fama da cutar. Shugaban ƙungiyar na jihar...
Hukumar dakile yaduwar cutuka ta kasa NCDC ta ce, a jiya Lahadi an samu Karin mutane 318 masu dauke da cutar a Corona a jihohi 13...