Mai horas da kungiyar kwallon kaga Enyimba, Fatai Osho, ya ce, yana da kwarin gwiwar kungiyar za ta zama kungiya ta farko a Najeriya da za...
An bude sabon Masallacin Kamsussalawati, a unguwar Rangaza Inkyan dake Layin Mai Garin Rangaza a Karamar hukumar Ungogo. Masallacin wanda wani matashi kuma dan Kasuwa, Alhaji...
Sabon kwamishinan ‘Yan Sandan jihar Kano Sama’ila Shu’aibu Dikko, ya ce, zasu fito da sabbin dabaru domin ganin zaman lafiya ya kara tabbata a jihar. Kwamishinan...
Shugaban hukumar kula da zirga-zirgar ababen hawa ta jihar Kano (KAROTA), Baffa Babba Dan Agundi, ya nemi afuwar matuka baburan adaidata sahu. Baffa Baffa ya ce...
Majalisar dokokin jihar Kano ta amince da ƙudirin dokar tilasta gwaji kafin aure, don takaita yaɗuwar cututtuka. Majalisar ta ce, ta yi la’akari da yadda cututtukan...
Bayan da hukumar zaben jamhuriyar Nijar CENI ta ayyana Malam Bazoum Muhammed a matsayin wanda ya lashe zaben jamhuriyar Nijar da kuri’u sama da miliyan biyu...
Da yammacin Talatar nan ne hukumar zaɓe ta mai zaman kanta ta jamhuriyar Nijar CENI ta bayyana sakamakon ƙarshe na zaben shugaban ƙasa zagaye na biyu...
Ƙungiyar ƙwadago ta ƙasa NLC reshen jihar Kano ta cimma matsaya tsakanin ƙungiyoyin masu adaidaita sahu da hukumar KAROTA. An cimma matsayar cewa, masu adaidaita za...
Daga: Zainab Aminu Bakori Gwamnatin jihar Kano ta ce ta kammala shirin yaki da matan da ke baro gidajen su suna kwanan a karkashin gada da...
Rahotonni daga hukumar KAROTA na cewa ana gab da samun daidaito tsakanin hukumar da masu baburan adaidaita sahu. Hakan dai ya biyo bayan shiga tsakani da...