Ma’aikatar lafiya ta jihar Kano ta kaddamar da jami’an da za su rika zuwa har gida suna duba masu fama da cutar corona a kananan hukumomi...
Darakta kuma mashiryin Fina-finan Hausa a Kanyywodd Kamal S. Alkali ya mayar da martani kan matakin da hukumar tace Fina-finai da dab’i ta jihar kano ta...
Sabon Kwamishinan ƴan sandan Kano Sama’ila Shu’aibu Dikko ya kama aiki yau Jumu’a. An haifi Sama’ila Dikko a ranar 27 ga watan Yuli na shekara 1962...
Budurwar mai shekaru 28 mai suna Ebiere Ezikiel ta cakawa saurayinta mai suna Godgift Aboh wuka bayan da ya mareta kan tuhumarsa da ta yi game...
Cibiyar daƙile yaɗuwar cutuka ta ƙasa NCDC ta ce, akwai yiwuwar ɓarkewar annobar Ebola a ƙasar nan. Hakan na cikin wata sanarwa da NCDC ta fitar...
Fitaccen malamin addinin Islaman nan Dr. Ahmad Mahmud Gumi ya ce nan ba da daɗewa ba za a sako ɗaliban makarantar Kagara da ƴan bindiga suka...
Ƙungiyar ci gaban matasan Arewacin ƙasar nan ta YANPCE ta nemi majalisar dattijai da ta tantance sabon shugaban hukumar yaƙi da rashawa ta EFCC ba tare...
Tsohon shugaban hukumar hana fasakwauri ta kasa Kwastam Dikko Inde rasu a yau Alhamis 18 ga watan Fabrairu yana da shekaru 61. Rahotanni daga jihar Katsina...
Kungiyar kwallon kafa ta Najeriya Super Eagles ta sauka da mataki guda zuwa mataki na 36 a duniya a jadawalin watan Janairu da FIFA ta fitar....
Kungiyar kwallon kafa ta PSG ta saka kudi Yuro miliyan 200 kan gwarzon dan wasa Kylian Mbappe ko da zai bukaci canja sheka idan kwantiraginsa ya...