Kungiyar kwadago ta kasa NLC reshen jihar Kano ta bukaci masu baburan adaidai ta sahu da su kwantar da hankalin su, domin kuwa kungiyar za ta...
Hukumar Karota tace matukar gwamnati bata soke ci gaba da sana’ar tuka adaidaita sahu ba to kuwa ya Zama wajibi ta sauya tsarinsu. Wanna dai ya...
Dokar kare haƙƙin yara, ta tsallake karatu na biyu a zauren majalisar dokokin jihar Kano. Dokar ta kai wannan mataki ne a zaman majalisar na Litinin...
Kungiyar yan takarar jam’iyyar APC ta kasa reshen jihar Kano ta ce nan gaba kadan gwamnatin shugaba Buhari zata kawo karshen matsalar tsaro da ya addabi...
Rundunar ‘yan sandan jihar Kano ta ce za ta yiwa siyasar jihar Kano garanbawul domin magance rikice rikicen ‘yan jagaliyar siyasa na sare sare. Kwamishin...
Wasu gamayyar kungiyoyin farar hula 44, sun roki Shugaba Muhammadu Buhari da ya sauka daga kujerara sa ko kuma Majalisar Dokoki ta tsige shi idan har...
Hadaddiyar Kungiyar masu Abinci da dillalan Shanu a Najeriya ta yi barazanar tsunduma yajin aiki a duk fadin kasar nan na tsahon kwanaki bakwai kan matakin...
Tsohon Kwamishinan ayyuka na Gwamnatin Kano Engr. Mu’azu Magaji Ɗan Sarauniya ya goyi bayan hukumar KAROTA kan tilasta wa masu adaidaita biyan kuɗin haraji. A cikin...
Daga: Zainab Aminu Bakori Masani kan sha’anin tsaro kuma mai bincike a fannin aikata manyan laifuka a jami’ar Yusuf Maitama Sule da ke nan Kano...
Hukumar lura da zirga-zirgar ababen hawa ta Kano KAROTA ta ce, ya zama tilas ga duk masu baburan adaidaita sahu su riƙa biyan harajin Naira ɗari-ɗari...