

Mai horar da kungiyar Kwallon kafa ta Real Madrid, Carlo Ancelotti, ya kafa tarihin jagorantar wasanni a matsayin mai horarwa guda 801. Ancelotti dan asalin kasar...
Gamayyar kungiyoyin ma’aikatan lafiya ta ƙasa JUHESU sun yi kira ga gwamnatin tarayya da ta biya musu bukatun su kafin wa’adin tafiya yajin aikin su ya...
Rundunar ƴan sandan jihar Katsina ta tabbatar da kama wasu masu garkuwa da mutane su biyu da kuma masu kai musu rahoton sirri. Kakakin rundunar SP...
Tsohon Dan wasan kungiyar kwallon kafa ta Barcelona daya koma kungiyar PSG Lionel Messi, ya ci kwallon sa ta farko a kungiyar tunbayan daya sauya sheka....
Kungiyar kwallon kafa ta Real Madrid ta yi rashin nasara har gida a gasar cin kofin zakarun kungiyoyin kwallon kafar Turai ta Champions League. Madrid ta...
Shugaban ƙasa Muhammadu Buhari ya amince da bai wa gidajen Redio da Talabijin guda 159 lasisi, don fara aiki a ƙasar nan. Shugaban hukumar kula da...
Rundunar Sojin Ruwa ta ƙasar nan ta nesanta kan ta da Kwamando Jamila Abubakar, jami’ar da ta zargi sojojin kasar Chadi da sayar da makamansu idan...
Ministan shari’a kuma antoni janar na ƙasa Abubakar Malami ya ce, ma’aikatar shari’a ta karbi buƙatu 320 a madadin wasu da aka yanke wa hukuncin kisa...