

Majalisar Dattawa ta kasa ta fara daukar matakan gyara kundin tsarin mulki na shekarar 1999 domin kara kaso na kudaden shiga da Gwamnatin Tarayya ke samu...
Wani yaro mai shekaru uku Abdura’uf Badamasi ya rasu bayan faɗawa rijiya a garin Wangara da ke Karamar Hukumar Tofa ta Jihar Kano. Ta cikin sanarwar...
Dakarun rundunar hadin gwiwa ta Operation Haɗin Kai da ke aiki a yankin arewa maso gabshin Najeriya, sun sanar da nasarar kai wasu munanan hare-hare kan...
Dakarun sojin ƙasar nan na rundunar 22 Armoured sun lalata wani sansanin ’yan bindiga a Karamar Hukumar Ifelodun ta Jihar Kwara. Wannan dai na cikin wata...
Jam’iyyar PDP ƙarƙashin shugabancin Kabiru Tanimu Turaki ta yi watsi da hukuncin da wata babbar kotun tarayya ta bayar wanda ya soke babban taron da ta...
Gwamnatin Jihar Kano ta bayyana cewa ta fara raba kwandinan zuba shara ga masu tuka baburan adaidaita sahu a sassan kwaryar birnin Kano, a wani mataki...
Gwamnatin Jihar Kano ta bayyana cewa zata kawo karshen rikicin masarauta da yakici yaki cinyewa a jihar kusan shekaru biyu Bayanin hakan ya fitone ta bakin...
Mataimakin Shugaban Ƙasa, Kashim Shettima, ya ce Nijeriya na da cikakken ƙarfi da damar zama ɗaya daga cikin manyan ƙasashe a duniya, matuƙar ’yan ƙasar suka...


Majalisar Dattawan kasar nan ta dakatar da muhawarar gyaran Dokar Zaɓe, inda ta yanke shawarar shiga tattaunawar sirri a bayan fage kafin ɗaukar matsaya ta ƙarshe....
Rundunar ƴansandan jihar Zamfara ta sanar da kama wani mutum bisa zargin mallakar abubuwan fashewa ba bisa ƙa’ida ba, a wani samame da aka kai a...