

Wasu makaman Iran masu linzami sun faɗa yankin Beit Shemesh da ke tsakiyar Isra’ila. Hare-haren sun haifar da wani wawagegen rami a wurin da lamarin...
Jam’iyyar APC mai mulkin kasa ta zabi sabbin shugabanninta na kasa a taron da ta gudanar a Eagle Square da ke babban birnin tarayya Abuja inda...
Gwamnatin Jihar Kano ta tabbatar da cewa jami’an sun yi nasarar ceto sakataren gudanarwa na karamar hukumar Kibiya, Alhaji Hamza Durya, bayan kwanaki da aka sace...
Wani jirgin kasuwanci na farko mai dauke da fasinjoji daga yankin Caribbean ya sauka a filin jirgin saman Nnamdi Azikiwe International Airport, a wani sabon mataki...
Rundunar ‘yan sandan jihar Neja ta tabbatar da kama wani mutum mai suna Hamisu Abdullahi, bisa zargin yin ihu da cewa “babu ruwa, babu wuta” yayin...
Daya daga cikin bangarorin jam’iyyar PDP karkashin jagorancin Kabiru Tanimu Turaki ya tabbatar da fara sabon yunkurin sulhu domin hada kan bangarorin da ke rikici a...
Wani rahoto da jaridar New York Times ta fitar ya bayyana cewa yariman Saudiyya mai jiran gado, Mohammed bin Salman, na matsa wa shugaban Amurka Donald...
Ma’aikatar tsaron Qatar ta ce mutum shida sun mutu bayan wani jirgi mai saukar ungulu na ƙasar ya faɗo. Qatar ta ce jirgin ya rikito ne...
Wasu ƴanbindiga sun kai hari gidan sakataren ƙaramar hukumar Kibiya da ke jihar Kano tare da sace shi. Shugaban majalisar kansilolin ƙaramar hukumar Hon. Sabo...
Manyan hafsoshin tsaron kasar nan sun isa birnin Maiduguri, domin ƙara ɗaukar matakan da za su inganta tsaro a yankin Arewa maso Gabas, bayan da mayaƙan...