

Rundunar sojin kasar nan sun dakile wani hari da ake zargin ’yan ta’adda ne suka kai a ƙaramar hukumar Shendam ta Jihar Plateau. Rahotanni sun ce...
Rundunar ‘yan sanda a jihar Kano ta ce ta ƙara tsaurara matakan tsaro domin tabbatar da zaman lafiya yayin bukukuwan Easter. Kwamishinan ‘yan sanda CP...
Mutane akalla 11 ne suka rasa rayukansu yayin da sama da gidaje 50 suka ƙone sakamakon rikicin ƙabilanci da ya ɓarke a ƙauyukan Akyawa da Udege...
Hukumar zaɓen Najeriya, INEC ta cire sunan Sanata David Mark a matsayin shugaban jam’iyyar ADC tare da Abdulra’uf Aregbesola a matsayin sakatare janar na jam’iyyar daga...
Rahotanni daga hukumomin Isra’ila sun ce wani hari da Iran ta kai da makami mai linzami a Tel Aviv a yau ya jikkata mutum 14.. ...
Hukumar yaƙi da cin hanci ta ICPC ta sake kama tsohon gwamnan jihar Kaduna Malam Nasir El-Rufa’i, bayan da aka kasa kammala sauraron buƙatar belinsa a...
Ministan harkokin cikin gida na Nijeriya Olubunmi Tunji Ojo ya ce ‘yan kasashen waje sama da 840,000 ne wa’adin bizarsu ya kare a kasar, kuma ba...
Tsohon gwamnan jihar Kano kuma dan takarar shugaban kasa na jam’iyyar NNPP a zaben 2023, Sanata Rabiu Musa Kwankwaso, ya sanar da ficewarsa daga jam’iyyar NNPP...
Shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu, ya bayyana cewa zai gudanar da bikin cika shekaru 74 cikin sauƙi, la’akari da halin da ƙasa ke ciki da kuma...
Jaridar Washington Post ta bayar da rahoton cewa ma’aikatar tsaron Amurka ta Pentagon na shirin tura sojojin ƙasar domin shiga Iran ta ƙasa don yin yaƙi...