

Ƙungiyar Kare Haƙƙin Musulmi (MURIC) ta zargi gwamnatin Najeriya da nuna fifiko tsakanin Musulmai da Kiristoci a ƙasar. MURIC ta yi wannan kiran ne bayan...
Amurka ta sanar da shirin janye kusan sojoji 5,000 daga kasar Jamus cikin watanni 6 zuwa 12 masu zuwa, kamar yadda ma’aikatar tsaron kasar ta Pentagon...
Shugaban ƙasa Bola Ahmed Tinubu ya bayyana matsalolin tsaro da talauci a matsayin manyan ƙalubale ga Najeriya, yana mai cewa suna barazana ga samar da ayyukan...
Shugaban ƙasa, Bola Ahmed Tinubu, ya buƙaci ‘yan wasan Najeriya da ke shirin halartar gasar World Athletics Relays a ƙasar Botswana da su nuna ƙwazo da...
Kotun Koli ta sanya ranar Alhamis, 30 ga Afrilu, domin yanke hukunci kan rikicin shugabanci da ke addabar jam’iyyar adawa ta African Democratic Congress (ADC). Tun...
Rundunar ‘Yan Sandan Najeriya ta sanar da daukar matakin sallama da gurfanar da wasu jami’anta da ke da hannu a harbin da ya yi sanadiyyar mutuwar...
Hukumar kula da asusun yara ta majalisar dinkin duniya, UNICEF ta yi gargadi cewa yara sama da 500,000 a jihohin Sokoto, Kebbi da Zamfara na cikin...
Dangote ya kara farashin mai zuwa N1,275 tare da dakatar da sayarwa na wucin gadi Matatar Dangote ta kara farashin man fetur (PMS) zuwa N1,275 kan...
Ambaliyar ruwa a Jalingo babban birnin jihar Taraba ya yi sanadiyyar rushewar gidaje da kuma shafe kadarori da dama. Rahotanni sun ce ruwan sama kamar...
Majalisar Dokokin Amurka ta bukaci Ma’aikatar Tsaron kasar (Pentagon) ta yi bayani kan hare-haren saman da Amurka ta kai a Najeriya a ranar 25 ga Disamba,...