

Tsohon shugaban ƙasar Najeriya, Olusegun Obasanjo, ya buƙaci shugabannin ƙasashen Afirka su rika fifita muradun jama’a sama da son zuciyarsu domin tabbatar da ci gaban nahiyar....
Dakarun juyin juya halin Iran, IGRC sun ce sun kai harin ”manyan makamai” masu linzami kan sansanin sojin Amurka da ke Bahrain. IRGC ta ce ta...
Rikicin yaƙi tsakanin Amurka da Iran ya janyo cikas ga tafiyar Umrah ta daruruwan Musulman Najeriya, bayan da kamfanonin jiragen sama suka soke tashin jirage zuwa...
Sojojin ƙasar nan sun kashe ƴanbindiga 45 da suka kai hari wani ƙauye a jihar Katsina da ke arewacin ƙasar. Lamarin ya faru ne ranar Juma’a...
Rundunar dakarun juyin juya halin Iran (IRGC) ta ce ta kai hari kan wani jirgin dakon mai na wata ƙasar yankin Gulf da ya ratsa ta...
Wasu yan bindiga sun kai hari kan jerin gwanon motocin tsohon ministan sufurin kasar nan Rotimi Amaechi Rahotanni sun ce harin ya faru ne a...
Shugaban ƙasa Bola Ahmed Tinubu ya umarci Ministan Sufurin Jiragen Sama, Festus Keyamo, tare da Hukumar Kula da Filayen Jiragen Sama FAAN, da su dakatar da...
Wata babbar jami’ar MDD ta kai ziyarar ba-zata a garin Dilling na jihar Kordofan a Sudan ta Kudu, a wani mataki da ake gagarumi ne kan...
Gwamnatin Jigawa ta ɗauki alwashin ci gaba da bibiyar harkokin da suka shafi Walida har zuwa ƙarshe domin tabbatar da adalci. Gwamna Malam Umar Namadi ne...
Babbar Kotun Tarayya da ke birnin tarraya Abuja ta ɗage shari’ar da ake yi wa tsohon Ministan Shari’a na Tarayya, Abubakar Malami da ɗansa Abdulaziz kan...