

Shugabar hukumar da ke kula da ‘yan Najeriya da ke ƙasashen waje (NiDCOM)Abike Dabiri ce ta bayyana hakan,inda tace jami’an Najeriya suna jira a kan iyaka...
Gwamnan Jihar Kano, Alhaji Abba Kabir Yusuf, ya sauke Shugaban Ma’aikatan Jiha, Alhaji Abdullahi Musa, daga mukaminsa. Hakan na kunshe ne cikin wata sanarwa da...
Gwamnatin Tarayya ta amince da daukar sabbin ma’aikatan lafiya 150 domin aiki a asibitocin gidajen gyaran hali a fadin kasar nan. Wannan ya hada da likitoci...
’Yan sanda sun cafke mutane 32 da ake zargi da aikata ta’addanci a wasu yankunan Jihar Kwara sakamakon wani samame da suka kai a maboyar masu...
Sojojin Israel sun kai hari ta sama kan wani ginin gidaje da ke tsakiyar birnin Beirut a ƙasar Lebanon, a wani sabon hari da aka kai...
Gwamnan Jihar Jigawa Malam Umar A Namadi ya amince da ƙarin alawus alawus na masu unguwanni a fadin jihar Jigawa daga naira dubu uku zuwa naira...
Wasu ƙasashe da suka haɗa da India sun ƙi amincewa da wasu jakadun da shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu ya naɗa, saboda dokar diflomasiyya da ke...
Mojtaba Khamenei ya zama sabon jagoran addinin ƙasar Iran, bayan da majalisar ƙwararrun ƙasar ta zaɓe shi domin ya gaji mahaifinsa Ayatollah Ali Khamenei. Gidan talabijin...
Shugaban Nijeriya Bola Ahmed Tinubu ya tabbatar wa ‘yan Najeriya da rundunar sojin kasar cewa gwamnati za ta yi nasara kan matsalolin tsaro da ke addabar...
Rahoton Majalisar dinkin Duniya ya bayyana cewa mata a duniya suna da kashi 64 cikin 100 na ‘yancin doka idan aka kwatanta da maza. Rahoton ya...