

Gwamnatin Tarayya ta sanar da shirin tura tsofaffin sojoji da suka yi ritaya domin kare yankunan da ba su da cikakken tsaro a kasar nan, a...
Fadar Shugaban Kasa ta tabbatar da cewa shugaba Bola Ahmed Tinubu na cikin koshin lafiya, bayan tuntuben da ya yi yayin ziyararsa a fadar shugaban Turkiyya...
Rundunar yan-sandan jihar Jigawa ta kama mutane 9 bisa zargin aikata laifukan satar Shanu da kayan wutar lantarki da fashi da makami a kananan hukumomi biyar...
Ministan Harkokin Jiragen Sama da Ci gaban Sararin Samaniya, Festus Keyamo, ya bayyana cewa tsohon Gwamnan Jihar Kano, Sanata Rabiu Musa Kwankwaso, ba zai samu tikitin...
Gwamnan jihar Kano, Abba Kabir Yusuf zai koma jam’iyyar APC, mai mulkin kasa a gobe Litinin 26 ga watan Janairun 2026. A ranar Juma’a ne gwamnan...
Kwamishinan Kimiyya, Fasaha da Kirkire-kirkire na Jihar Kano, Yusuf Ibrahim Kofarmata, ya yi murabus daga mukaminsa nan take, yana danganta matakin da yanayin rikicin siyasa da...
Gwamnatin Jihar Kano ta gargadi magoya bayan Gwamna Abba Kabir Yusuf da su daina cin mutunci ko sukar jagoran Kwankwasiyya, Sanata Rabiu Musa Kwankwaso, tana mai...
Tsohon ministan shari’a kuma babban lauyan gwamnatin tarayya, Abubakar Malami (SAN), ya zargi hukumar tsaro ta farin kaya (DSS) da wasu ayyuka da ya ce suna...
Jam’iyyar NNPP ta soki matakin da gwamnan jihar Kano, Alhaji Abba Kabir Yusuf ya ɗauka na ficewa daga jam’iyyar, inda ta bayyana matakin a matsayin rashin...
Hukumar tsaron Civil Defence a Jihar Bauchi ta kama wata babbar mota da ke ɗauke da layukan dogon jirgin kasa da ake zargin an sato, tare...