

Gwamnan Jihar Kano, Alhaji Abba Kabir Yusuf, ya umarci Kwamishinan Shari’a na jihar da a gaggauta ɗaukar matakin shari’a kan duk waɗanda ake zargi da hannu...
Rundunar yan Sandan kasar nan ta tabbatar da cewa rahoton sace mutane a Kurmin Wali a karamar hukumar Kajuru ta jihar Kaduna gaskiya ne. Hakan na...
Rundunar ’Yansanda ta jihar Kano ta kama mutane uku da ake zargi da hannu a kisan gillar wata uwa da ’ya’yanta shida da aka yi a...
Shugaban Ƙasa Bola Ahmed Tinubu, ya dawo Najeriya bayan halartar taron Abu Dhabi Sustainability Week na shekarar 2026, wanda aka gudanar a birnin Abu Dhabi na...
Mataimakin Shugaban Ƙasa, Kashim Shettima, ya isa birnin Conakry na ƙasar Guinea, domin wakiltar Shugaba Bola Ahmed Tinubu a rantsar da sabon Shugaban ƙasar, Mamady Doumbouya....
Ministan Tsaron Najeriya, Janar Christopher Musa (mai ritaya), ya gargadi gwamnatocin jihohi da su dakatar da duk wata tattaunawa ko yarjejeniyar sulhu da ‘yan bindiga, yana...
Hukumar Abinci ta Majalisar Ɗinkin Duniya (WFP) ta yi gargaɗin cewa Nijeriya na fuskantar yunwa mafi tsanani cikin kusan shekara goma, yayin da rage tallafin agaji...
Shugaban Amurka, Donbald Trump ya bayyana sunayen mambobin kwamitin da zai jagoranta, wanda zai tafiyar da zaman lafiyar Gaza. Daga cikin mambobin kwamitin har da sakataren...
Rundunar yansandan jihar Jigawa ta kama wasu mutane kusan 20 bisa zarginsu da aikata laifukan sata da kuma safarar miyagun kwayoyi. Bayanin hakan na kunshi ne...
Rundunar ‘yansanda a jihar Kogi ta ce jami’anta sun dakile wani yunkurin kai hari kan wani babban sansanin ‘yansanda a jihar da wasu yanta’adda suka yi,...