

Gwamnan Jihar Kano, Alhaji Abba Kabir Yusuf, ya gabatar da kasafin kuɗin shekarar 2026 da ya kai kimanin tiriliyan daya da Bilyan 368 a gaban majalisar...
Rundunar ’yan sandan jihar Kwara ta tabbatar da kashe ’yan bindiga mutum biyu a harin da suka kai garin Eruku da ke ƙaramar hukumar Ekiti a...
Majalisar Dattawa a Najeriya ta roki shugaba kasar Bola Ahmad Tinubu da ya amince a dauki sabbin sojoji dubu dari domin yakar ta’addanci, ‘yan bindiga da...
Shugaban Kasa Bola Ahmed Tinubu ya tura mataimakinsa Kashim Shettima zuwa Jihar Kebbi domin jajanta wa gwamnatin jihar da iyayen daliban Makarantar sakandiren Maga da aka...
Hukumar Hisba ta Jihar kano da ke arewa maso yammacin Najeriya ta cafke wasu ‘yan daudu da suke zama a yankin zoo road da ke karamar...
Rundunar yan sandan kasar nan ta tura jami’ai na musamman don haɗa kai da sojoji da ‘yan sa-kai wajen nemo ɗaliban da aka sace a makarantar...
Gwamnatin jihar Kebbi ta ce, wata tawagar sojoji da ‘ƴan sanda da ƴan sa kai sun bazama dazukan da ke yankin domin farautar ‘ƴan bindigar da...
Wani samame da rundunar tsaron Nijar ta Garde Nationale ta gudanar ya bata damar kama wasu mutane shida da ake zargi da safarar man fetur ga...
Babbar Jam’iyyar adawa ta PDP ta yi Allah wadai da harin da aka kai wa makarantar Sakandaren yan mata ta gwamnati da ke Maga, a ƙaramar...
Rundunar yan sandan jihar Kano ta tabbatar da cewa, ta dauki matakin kara yawan jami’an tsaro a kan iyakokin jihar Kanon da makwabciyarta Katsina mai fama...