

Budurwar mai shekaru 28 mai suna Ebiere Ezikiel ta cakawa saurayinta mai suna Godgift Aboh wuka bayan da ya mareta kan tuhumarsa da ta yi game...
Cibiyar daƙile yaɗuwar cutuka ta ƙasa NCDC ta ce, akwai yiwuwar ɓarkewar annobar Ebola a ƙasar nan. Hakan na cikin wata sanarwa da NCDC ta fitar...
Fitaccen malamin addinin Islaman nan Dr. Ahmad Mahmud Gumi ya ce nan ba da daɗewa ba za a sako ɗaliban makarantar Kagara da ƴan bindiga suka...
Ƙungiyar ci gaban matasan Arewacin ƙasar nan ta YANPCE ta nemi majalisar dattijai da ta tantance sabon shugaban hukumar yaƙi da rashawa ta EFCC ba tare...
Tsohon shugaban hukumar hana fasakwauri ta kasa Kwastam Dikko Inde rasu a yau Alhamis 18 ga watan Fabrairu yana da shekaru 61. Rahotanni daga jihar Katsina...
Kungiyar kwallon kafa ta Najeriya Super Eagles ta sauka da mataki guda zuwa mataki na 36 a duniya a jadawalin watan Janairu da FIFA ta fitar....
Kungiyar kwallon kafa ta PSG ta saka kudi Yuro miliyan 200 kan gwarzon dan wasa Kylian Mbappe ko da zai bukaci canja sheka idan kwantiraginsa ya...
Rundunar ƴan sandan jihar Kaduna ta yi ƙarin girma ga jami’anta ɗari uku da casa’in da biyar. Da yake jawabi yayin ƙarin girman Kwamishinan ƴan sandan...
Daga: Hajara Hassan Sulaiman Jami’ar Maryam Abacha da ke Maradi a jamhuriyar Nijer ta ce za ta mayar da hankali wajen zakulo yaran da suke...
Shugaban kasa Muhammadu Buhari ya zargi wasu ‘yan Najeriya da yin tasiri wajen haifar da rikice-rikicen da ake gani a sassan kasar nan. A cewar...