

Gwamnatin jihar Kano ta aike da tallafin naira miliyan goma sha takwas ga mutanen da rikicin jihar Oyo ya shafa a makon da ya gabata. ...
Gwamnatin tarayya ta gargadi manoman da take tallafawa da kayan amfanin gona, su yi amfani da kayan ta hanyar da ta dace. Ministan harkokin noma...
Shugaban hukumar zabe mai zaman kanta ta kasa Farfesa Mahmood Yakubu, ya ce hukumar ta tattara bayan masu bukatar a kara yawan rumfunan zabe a kasar...
Hukumar yaki da masu yiwa tattalin arzikin kasa zagon kasa EFCC ta ce sabon shugaban hukumar da aka nada bashi da wani rahoto da ya nuna...
Gwamnatin tarayya ta ce a duk wata tana kashe sama da naira biliyan hamsin wajen bada tallafin samar da hasken wutar lantarki. Ministan samar da...
Ministan kula da harkokin noma, Muhammad Sabo Nanono ya bukaci malaman gona da su kara azma wajen koyar da manoma sabbin dabaru domin bunkasa harkokin noma...
Daga: Aisha Sani Bala Gwamnatin jihar Kano ta ce har yanzu akwai yiwuwar rushe gadar Kofar Nassawara da ke nan birnin Kano sakamakon rashin tsari...
A litinin dinnan ce aka rantsar da tsohuwar ministar kudin kasar nan Ngozi Okonjo Iweala a matsayin shugabar cibiyar kasuwanci ta duniya WTO. Ngozi Okonjo...
Gwamnatin tarayya ta ce an kusan kammala ayyuka guda dari biyu da tamanin ta cikin asusun kula da zaizayar kasa wanda shugaban kasa Muhammadu Buhari ya...
Hukumar ba da agajin gaggawa ta kasa NEMA ta musanta rahotannin da ke cewa ta kori wasu ma’aikatanta guda arba’in da takwas. Mai magana da...